Offline

Falalar Ziyarar Imam Husain a Ranar Farko ta watan Rajab.




Anruwaito hadisi daga Imam Ja'afarus-Sadik (s.a) yace " wanda ya Ziyarci Imam Husain A ranar daya ga watan Rajab Allah (T) zai gafartamashi Zunubanshi"

Allah yagafartamana.

[ Mafatihul-Jinan ]

Daga; Zauren F-fighters A'amal.

www.freedomfightersng.com

Post a Comment

Previous Post Next Post